FIRAMINISTAN KASAR SUDAN ABDALLA HAMDOK YAYI MURABUS

FIRAMINISTAN KASAR SUDAN ABDALLA HAMDOK YAYI MURABUS
May be an image of 1 person and text
Rahotani daga birnin Khartoum na cewa firaministan Sudan, Abdalla Hamdok ya yi Murabus makonni shida bayan mayar da shi kan mukaminsa a wani bangare na yarjejeniya da sojojin da suka hambarar da gwamnati tun a watan Oktoba.
A wani jawabi da aka watsa ta talabijin, Hamdok ya ce “Na yanke shawarar sauke wannan nauyi da kuma sanar da yin murabus a matsayin Firayim Minista”.

GUDUMMAWA:

Tabbatar da tsabtataccen aikin jarida, abu ne da ke da muhimmin amfani wajen wanzuwar zaman lafiya, ilimantar da al’umma kan lamuran yau da kullum, da kuma kauracewa duk wani abinda zai jawo rudani ko tashin hankali. A dalilin haka ne muke bukatar gudummawarku domin dorewar wannan kokarin. Domin bada gudammawa, ga bayanan asusun banki:

Jaiz Bank Account lamba:

0001741269

Wonderland Television ltd

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *