NAJERIYA TA SHAWARCI MASU SAFARAR KWAYOYI SU TUBA KO SU HADU DA FUSHIN HUKUMA

NAJERIYA TA SHAWARCI MASU SAFARAR KWAYOYI SU TUBA KO SU HADU DA FUSHIN HUKUMA
May be an image of 1 person
Shugaban Hukumar Yaki da shan Muggan Kwayoyi ta Najeriya (NDLEA), Birgediya Janar Buba Marwa, mai ritaya, ya shawarci masu safarar muggan kwayoyi da su tuba ko kuma su yi asarar ‘yancinsu da dukiyoyinsu a sabuwar shekara.
Marwa ya ba da wannan shawarar ne a sakonsa na sabuwar shekara, inda ya ce hukumar NDLEA da ma’aikatanta sun shirya tsaf domin kawar da haramtattun kayan maye da masu safarar su daga fadin kasar.

GUDUMMAWA:

Tabbatar da tsabtataccen aikin jarida, abu ne da ke da muhimmin amfani wajen wanzuwar zaman lafiya, ilimantar da al’umma kan lamuran yau da kullum, da kuma kauracewa duk wani abinda zai jawo rudani ko tashin hankali. A dalilin haka ne muke bukatar gudummawarku domin dorewar wannan kokarin. Domin bada gudammawa, ga bayanan asusun banki:

Jaiz Bank Account lamba:

0001741269

Wonderland Television ltd

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *