Rundunar Sojin Najeriya ta Kori Jami’ai da ake Zargi da Kashe Sheikh Aisami

Yobe-killers

Rundunar Sojin Najeriya ta kori jami’an ta biyu  John Gabriel da Lance Cpl Adamu Gideon, wadan da ake zargi da kisan malamin addinin Musulunci a Jihar Yobe, Sheikh Goni Aisami.

Mukaddashin kwamandan Bataliyar 241 RECCE da ke Nguru, ta Jihar Yobe, Lt. Col. Ibrahim Osabo ne ya bayyana hakan yau Asabar bayan karbe kayan aiki daga hannun wadan da ake zargi da kisan.

Kwamandan ya ce za’a mika sojojin da aka kora ga rundunar yan sanda don hukunta su.

GUDUMMAWA:

Tabbatar da tsabtataccen aikin jarida, abu ne da ke da muhimmin amfani wajen wanzuwar zaman lafiya, ilimantar da al’umma kan lamuran yau da kullum, da kuma kauracewa duk wani abinda zai jawo rudani ko tashin hankali. A dalilin haka ne muke bukatar gudummawarku domin dorewar wannan kokarin. Domin bada gudammawa, ga bayanan asusun banki:

Jaiz Bank Account lamba:

0001741269

Wonderland Television ltd

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *