ZA’A YI KARIN GIRMA NA MUSAMMAN GA JAMI’AN HUKUMAR KASHE GOBARA A LEGAS, FILATO DA KWARA

ZA’A YI KARIN GIRMA NA MUSAMMAN GA JAMI’AN HUKUMAR KASHE GOBARA A LEGAS, FILATO DA KWARA

IMG-20220310-WA0011

Hukumar kashe gobara a Najeriya (FFS) ta ce zata karrama wasu jami’an ta da suka taka rawar gani wajen kashe wuta yayin gobara na baya bayan nan da ya auku a jihohin Legas, Kwara da Filato.

Mukaddashin hukumar, Dr Karebo Pere Samson, ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwar da kakakin hukumar, ACF Abraham Paul, ya fitar ranar Alhamis, a Abuja.

GUDUMMAWA:

Tabbatar da tsabtataccen aikin jarida, abu ne da ke da muhimmin amfani wajen wanzuwar zaman lafiya, ilimantar da al’umma kan lamuran yau da kullum, da kuma kauracewa duk wani abinda zai jawo rudani ko tashin hankali. A dalilin haka ne muke bukatar gudummawarku domin dorewar wannan kokarin. Domin bada gudammawa, ga bayanan asusun banki:

Jaiz Bank Account lamba:

0001741269

Wonderland Television ltd

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *